Garkuwa da mutane a Kuriga

Garkuwa da mutane a Kuriga
Garkuwa da Mutane
Bayanai
Ƙasa Najeriya
Kwanan wata 7 ga Maris, 2024
Armament (en) Fassara Bindiga
Nufi ɗaliban makaranta
Wanda ya rutsa da su 280
Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Kaduna

A ranar 7 ga Maris, 2024, an sace daliban Najeriya sama da 200 daga makarantarsu a garin Kuriga da ke arewa maso yammacin gwamnatin Chikun jihar Kaduna . Lamarin ya faru ne yayin da aka taru a filin taro da misalin karfe 08:30 (07:30 agogon GMT). Wasu gungun ‘yan bindiga da ke kan babura sun kutsa cikin harabar makarantar.[1][2][3][4][5][6]

  1. "Kuriga kidnap: More than 100 Nigerian pupils abducted". Yahoo News (in Turanci). 2024-03-07. Archived from the original on 2024-03-07. Retrieved 2024-03-07.
  2. "BREAKING: Terrorists Abduct Scores Of Students, Teachers In Kaduna School, Police On Trail | Sahara Reporters". saharareporters.com. Retrieved 2024-03-07.
  3. "Dozens of pupils abducted by gunmen in Nigeria's northwest". Al Jazeera (in Turanci). Retrieved 2024-03-07.
  4. "At least 287 Nigerian students abducted from school by gunmen, say authorities". The Guardian. March 7, 2024.
  5. "Gunmen in Nigeria Kidnap Dozens of Pupils From School, Parents Say". Voice of America (in Turanci). 2024-03-07. Retrieved 2024-03-07.
  6. Musa, Aisha (2024-03-07). "'Yan bindiga sun farmaki makarantar firamare a Kaduna, sun sace dalibai". Legit.ng - Nigeria news. Retrieved 2024-03-08.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Tubidy